On Air Now

ZANGON BARKA DA SAFIYA

5:00am - 10:00am

Kotu Ta Soke Nasarar Abba Kabir Yusuf Amatsayin Gwamnan Jihar Kano

Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan Kano ta soke Nasarar Gwamna Abba Kabir Yusuf a zaben 2023, inda ta bayyana jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben da aka yi ranar 18 ga watan Maris.

Tunda farko, hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta ayyana Yusuf wanda ya tsaya takara a karkashin jam’iyyar NNPPa matsayin wanda ya lashe zaben.

Sai dai Jam'iyyar APC ta garzaya gaban Kotu 

A biyo mu domin karin bayani nan gaba.