Wata kungiyar kungiyar farar hula mai suna FIDA, ta bukaci gwamnatin jihar Kano data aiyana dokar ta baci a bangaren samar da ruwan sha a jihar Kano.
Majalisar dattawan Amurika ta amince da kudirin dokar nan da ake cece kuce kansa na haramta yin amfani da shafin TikTok.
Gwamnatin tarayya ta sanar da karbo wasu kudade hara naira milyan dubu 57 daga cikin naira tiriliyan 5 da bilyan 5 da hukumar tattara kudaden shiga ta kasa da sauran hukumomi da ma’aikatun gwamnatin tarayya ke bin bashi.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta sake kai karar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefeile kara a gaban wata babbar kotun tarayya dake Abuja.
Gwamnatin tarayya ta ce nan bada jimawa ba zata fara raba bashi ga masu kanana da matsakaitan sana’oi da kuma masana’antu a karkashin shirin bayar da tallafin naira bilyan 200 na fadar shugaban kasa.
Babban sufeton yansanda na kasa Kayode Egbetokun, ya nuna rashin amincewarsa da kirkirar ‘yan sandan jihohi, inda ya yi gargadin cewar gwamnonin jihohi zasu mayar dasu yan amshin shata, ta hanyar hada baki da su domin tauye hakkin wani ko kuma bullo da wata matsala ta tsaro.
A yaune shugaban kasa Bola Tinubu zai ta shi daga Abuja zuwa masarautar kasar Netherland domin yin wata ziyarar aiki.
Darajar naira ta sake sauka bayan an canzar da ita kan naira dubu 1 da 234 akan kowacce dala daya a jiya, kamar yadda bayanan canjin kudi suka nuna.
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© Copyright 2024 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.