Wata Kotun Majistare da ke Kano a ranar Litinin ta bayar da umarnin tsare wani mutum da ake zargi dauke da katin zabe na dindindin guda 29 a Kano.
A karon farko a tarihi hukumar tara haraji ta tarayya ta samar da kudaden shiga Naiara trilliyan 10.1 a shekarar 2022.
Hukumar yaki da cutuka masu yaduwa a kasarnan NCDC ta tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu sanadiyar cutar mashako sun haura 32 a jihar Kano.
Jami’ar Bayero dake Kano ta musanta rahotanni da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani da ke bayyana karin kudin makaranta.
Kwamishinan lafiya na jihar Kano, Dr Aminu Tsanyawa ya tabbatar da bullar wata cutar Mashako mai saurin kisa a sassan jihar.
Ministan harkokin ‘yan sanda, Mohammed Dingyadi, yace babban sufeton ‘yan sanda na kasa, Usman Alkali Baba, ba zai yi ritaya a tsakiyar babban zaben 2023 ba kamar yadda aka yi tsammani tun farko.
Ma’aikatar ilimi ta jihar Borno ta bayar da hutun kwanaki takwas ga makarantu a fadin jihar gabanin babban zabe na 2023 mai gabatowa, yayinda a legas akabada hutu ga ma'aikatan gwamnati
Gwamnonin jihohin Najeriya 36 za su gana da gwamnan babban bankin kasar CBN, Godwin Emefiele, kan sabon tsarin Takaita cire kudade da kuma sake fasalin takardun kudin na naira.
Majalisar dokoki ta kasa ta fara shirin mikawa fadar shugaban kasa daftarin dokar kafa hukumar wanzar da zaman lafiya ta Najeriya tare da daidaita dokar da majalisun biyu suka yi.
Dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda DCP Abba Kyari ya kalubalanci ikon hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA na gurfanar da shi gaban Kotu.
‘Yan kasuwa a jihar Anambra sun bukaci babban bankin kasa CBN da ya tilastawa bankunan kasuwanci akan samar da sabbin takardun kudi na naira da aka sake fasaltawa a rassa daban-daban domin a samu saukin kawar da tsofaffin takardun kudi.
A yau ne Majalisar dokokin Najeriya za ta dawo daga hutun kirsimeti da na sabuwar shekara domin cigaba da fuskantar al’amuran da suka shafi kasa baki daya.
A yau Talata shugaban hukumar zabe ta kasa INEC Farfesa Mahmood Yakubu zai yi jawabi a cibiyar Chatham da karfe biyu na rana agogon Najeriya.
Wata kungiya mai suna National Rescue Movement ta yi karar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi a gaban kotu bisa zargin mallakar shaidar dan kasa biyu.
Hauhawar farashin kayyaki a Nigeria ta sauka zuwa kashi 21 a digo 34 cikin 100 a watan Disambar shekarra 2022, daga kashi 21 da digo 47 a watan Nuwamban shekarar, karo na farko cikin watanni 11.
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta ce rahotannin da ke ikirarin cewa jami’anta sun mamaye babban bankin kasa CBN domin kama gwamnan banki, Godwin Emefiele, ba gaskiya ba ne.
Majalisar yakin neman zaben Tinubu da Shattima tayi kira da’a kama tare da gurfanar da dan takarar shugaban kasa karkashin jamiyyar PDP Atiku Abubakar a gaban kotu sakamakon zarginsa da aikata almundahanar wasu kudade da kuma karya dokar Penal code.
‘Yan kasuwa a Kano na ci gaba da kirga asarar da suka yi kwanaki bayan rufe hanyar Zaria zuwa Kano wanda hakan ya kawo cikas ga harkokin sufuri.
Gwamna Abubakar Sani Bello na jihar Neja ya ayyana dokar hana fita daga garin Lambata da ke karamar hukumar Gurara bayan wani kazamin rikici da ya kai ga kashe wani Dagacin kauyen Mohammed Abdulsafur.
Ana zargin wasu Jami'an Vigilante a unguwar Kwajalawa, ‘Dan-tamashe dake rimin Kebe a karamar hukumar Ungoggo sun fasawa Amarya Idanu yayin da ake tsaka da shagalin bikinta.
Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON da Kamfanin kula da mahajjatan da suka fito daga nahiyar Afrika wadanda ba larabawa ba, sun sanya hannu kan wata yarjejeniyar ayyukan da zasu gudanar a lokacin aikin hajjin bana 2023 domin kaucewa matsalolin da suka faru a 2022.
Cibiyar dakile yaduwar cutuka ta kasa NCDC ta tabbatar da karin wasu mutane 42 da suka kamu da cutar COVID-19 a cikin kasarnan cikin makonni biyu, inda jihar Legas ta samu karin mutane 27.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya Janar Lucky Irabor ya kawar da yuwuwar sojojin su karbe mulkin Kasar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ba a samu asarar rai ba sakamakon gobarar da ta afku da yammacin ranar Asabar a shalkwatar rundunar.
‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sake fuskantar tuntuben harshe a lokacin yakin neman zaben jam’iyyar a jihar Kogi.
Wasu ‘yan ta’adda dauke da manyan bindigogi sun kai hari a majami’ar New Life dake karamar hukumar Kankara a jihar Katsina, inda suka yi garkuwa da akalla mutane 25.
Da tsakar daren ranar Lahadi ne wasu ‘yan bindiga dauke da makamai suka kona wani Rabaran Isaac Achi na majami’ar St. Peters da Paul Catholic a kan hanyar Daza a karamar hukumar Paikoro ta jihar Neja.
Audio
Al'ummar garin Kara dake karamar hukumar Gwarzo su shafe lokaci mai tsaho ba tare da samun ruwan famfo daga hukumar samar da ruwa ta jihar Kano ba.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kona ofishin ‘yan sanda da ke garin Umuchu a karamar hukumar Aguata a jihar Anambra.
Wani matashin mai bincikekan harkokin sadarwa Isa Nasidi ya bukaci ‘Yan Siyasa a Najeriya su guji yin Kalaman batanci dana tunzura jama’a da ka iya kawo cikas ga zaman lafiya kafin da lokacin da kuma bayan zabuka.
‘Dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Labour, Datti Baba-Ahmed, ya zubar da hawaye a daren ranar Lahadi da ya gabata, a yayin wani taron tattaunawa da gidan talabijin na Channels ya shirya.
Yayin da ‘yan Najeriya ke kidayar sauran kwanakin da suka rage a gudanar da zaben shugaban kasa a ranar 25 ga watan Fabrairu, ‘yan takarar shugabancin kasar na ci gaba da zafafa yakin neman zabe.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Gaddafi Sagir mai shekara 20 a duniya, bisa zarginsa da dabawa kishiyar mahaifiyarsa Sukundireba tare da shake kanwarsa mai shekara 8 wanda yayi sanadiyar ajalinsu.
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© Copyright 2023 Steam Broadcasting and Communications Limited & Aiir