Gwamnatin Kano ta Ware 24 da 25 Ga Yuli Domin Aikin Tsaftar Muhalli
Kwamitin Tsaftar Muhalli na Wata-wata na Jihar Kano ya kammala shirye-shiryen gudanar da aikin tsaftar muhalli na watan Yulin 2026, inda ya ware ranar Juma'a, 24 ga Yuli da kuma Asabar, 25 ga Yuli, 2026 domin gudanar da aikin a fadin jihar.
Sign Out: Hisbah ta Haramta Murnar Kammala Karatun Sakandire
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta haramta duk wani nau'in bukukuwan kammala karatu na "Sign Out" da ɗalibai ke yi, tana mai bayyana cewa ba za ta lamunci duk wani abu da ya saɓa wa koyarwar addinin Musulunci ko ɗabi'un al'umma ba.
Majalisar Dokokin Kano Ta Nuna Damuwa Kan Tsadar Gidajen Haya
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bayyana damuwarta kan yadda wasu dillalan gidaje ke karɓar kuɗaɗe masu yawa ba bisa ƙa'ida ba daga masu neman hayar gida a faɗin jihar.
Atiku Ya Buƙaci Tinubu Ya Yi Murabus
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nemi afuwar 'yan Najeriya tare da yin murabus kan abin da ya bayyana a matsayin ƙoƙarin ɓoye gaskiya a takaddamar asusun Hukumar nan ta bogi.
Ana Tambayar NNPCL Kan Tiriliyan 7.13
Ana ci gaba da tambayoyi kan yadda Kamfanin Man Fetur na Ƙasa (NNPCL) ya kashe naira tiriliyan 7.13 kan abin da ya bayyana a matsayin tsaron makamashi a shekarar 2024.
Mahaifi Ya Mutu Yayin Ceton 'Yarsa A Rijiya
Wani mutum mai shekaru 40 da 'yarsa mai shekaru 13 sun rasu bayan sun shiga wata busasshiyar rijiya domin ɗauko wayar hannu a ƙauyen Taka-tsaba da ke ƙaramar hukumar Tsanyawa ta Jihar Kano.
NIHSA Ta Gargaɗi Jihohi 17 Kan Ambaliya
Hukumar kimiyyar ruwa ta ‘Kasa ta fitar da gargaɗin yiwuwar ambaliya na kwanaki bakwai, tana mai cewa akwai matsakaicin haɗarin ambaliya a jihohi 17 tsakanin 21 zuwa 27 ga watan Yuli.
Naira Ta Inganta A Kasuwannin Canjin Kuɗaɗe
Naira ta ƙara ƙarfi zuwa 1,409 kan kowace Dalar Amurka a kasuwar canji ta bayan fage, daga Naira 1,416 da aka Chanjar da ita a ranar da ta gabata.
Ganduje Ya Ce NDC Ba Za Ta Lashe A Kano Ba
Tsohon Shugaban Jam'iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ce tikitin takarar shugaban ƙasa na Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na jam'iyyar NDC ba zai yi nasara a Jihar Kano ba a zaɓen shekarar 2027.
Tsoffin Daliban FGC Sun Gudanar da Zanga-Zanga Lokacin da Ministan Ilimi ke Shiga Makarantar
Kungiyar Tsofaffin Daliban Kwalejin Tarayya ta Kano (FGCOSA), ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta mutunta umarnin kotu da ya umarci bangarorin da ke rikici su cigaba da kasancewa yadda suke har sai an yanke hukunci kan shirin cefanar da wasu filayen makarantar.
Mutum Guda ya Mutu, Wasu sun Bace a Hadarin Jirgin Ruwa a Jigawa
Akalla mutum daya ya rasa ransa yayin da wasu da dama suka bace sakamakon hatsarin kwale-kwale da ya afku a kauyen Malamawa da ke 'Yan Dutse a karamar hukumar Ringim ta Jihar Jigawa.
Burnham Zai Kama Aiki a Matsayin Sabon Firaministan Birtaniya
Andy Burnham zai karbi ragamar mulki a matsayin sabon Firaministan Birtaniya a yau Litinin.
Rohoton Samun Masu Bawa 'Yan Ta'adda Bayanai a Hukumomin Tsaro ya Haifar da Cece-Kuce
Jam'iyyun adawa a Najeriya sun soki gwamnatin tarayya kan amincewar da Fadar Shugaban Kasa ta yi cewa akwai yiwuwar 'yan ta'adda sun dasa jami'an su a cikin hukumomin tsaro.
Barau Ya Rubuta Wasika Ga Nuhu Ribadu Kan Barazanar Kachalla Maha A Kano
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya rubuta wa Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Kan Harkokin Tsaro (NSA), Malam Nuhu Ribadu, game da barazanar da wani fitaccen shugaban ‘yan fashin daji, Kachalla Maha, ya yi na kai wa Jihar Kano hari.
Masana Sun Kare Matakin Matatar Man Dangote na Sayar da Man Fetur da Dala
Wasu masana harkokin masana'antu sun kare matakin da Matatar Dangote ta dauka na karbar dalar Amurka wajen sayar da kayayyakin albarkatun man fetur din ta.
Majalisar Dattawa ta Bukaci a Mutunta Bukatar Iyalan Mary Habila na Binne Yar su Cikin Sirri
Sanatan da ke wakiltar Kaduna ta Kudu a Majalisar Dattawa, Sunday Katung, ya bukaci al'umma su kwantar da hankalinsu tare da mutunta bukatar iyalan marigayiya Mary Habila bayan rasuwarta a gidan ministan aiyuka na tarayya, Dave Umahi.
Wani Yankin Kwara ya Rubatawa Tinubu Wasika Kan Tabarbarewar Tsaro
Al'umar yankin Lata Nna dake karamar hukumar Patigi ta jihar Kwara sun rubutawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wasikar neman daukin gaggawa akan matsalolin garkuwa da mutane, yanta'adda da kuma kashe-kashe da ya addabi su.
ADC ta Caccaki Manufofin Tattalin Arzikin Tinubu
Jam'iyyar ADC ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi watsi da manufofin tattalin arzikin da ta bayyana a matsayin masu jefa 'yan Najeriya cikin talauci, ko kuma ya sauka daga mulki, tana mai cewa al'umma ba za su iya cigaba da jure wahalhalun da suke fuskanta ba.
Atiku ya Soki Gwamnatin Tinubu akan Yadda Take Kashe Kudaden Kasa
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya bayyana cewa sama da naira biliyan 210 da aka cusa sau biyu a kasafin kudin 2026 ya nuna gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na cikin gwamnatocin da suka fi yin wakaci ka tashi da dukiyar kasar nan.
Mbappe Ya fi Kowa Kwallaye a Gasar Kwallon Kafa ta Duniya
Dan wasan gaba na kasar Faransa, Kylian Mbappé, ya kafa sabon tarihi bayan ya zama wanda ya fi kowa zura kwallaye a tarihin gasar cin Kofin Duniya ta FIFA, inda yawan kwallayensa ya kai 22.
Kwankwaso Ya Nemi Dorewar Haɗin Kan 'Yan Najeriya
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar (NDC) a zaɓen 2027, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi kira da a farfaɗo da haɗin kan siyasa tsakanin Arewacin Najeriya da yankin Kudu maso Gabas.
Zaben 2027: INEC ta Amince da Atiku, 'Yan Takarar ADC 470
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ce za ta amince ne kawai da 'yan takarar da shugabancin jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) karkashin jagorancin Sanata David Mark ya gabatar, tare da tabbatar da cewa bangaren ya riga ya tsayar da 'yan takara 471 domin mukaman zabe gabanin babban zaben shekarar 2027.
Spaniya ta Tsallaka Matakin Daf da na Karshe a Gasar Cin Kofin Duniya
Spain ta ba wadda aka fi tunanin za ta lashe gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya, Faransa, mamaki da ci 2-0 a ranar Talata domin kai wa wasan karshe na gasar cin Kofin Duniya, bayan ta nuna kwarewar dabarun wasa da suka rusa burin Les Bleus na lashe kofin karo na uku.
Kungiyoyin Fararen Hula sun Nemi a Dakatar da Gangamin Siyasa, Kafa Dokar Hana Yaɗuwar Makamai a Kano
Haɗakar wasu ƙungiyoyin fararen hula a Jihar Kano dake rajin tabbatar da siyasa mai tsafta ta yi kira da a dakatar da duk wani gangamin siyasa gabanin babban zaɓen shekarar 2027, tana mai gargadin cewa ƙaruwar rikice-rikicen siyasa da ayyukan 'yan daba da kuma yaɗuwar makamai na barazana ga rayuka, dukiyoyi da kuma dimokuraɗiyya.
Gwamnatin Kano ta Ƙarfafa Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada matsayinta na nuna halin ba sani ba sabo kan yaki da da cin hanci da rashawa a dukkanin hukumomi da ma'aikatun gwamnati, tana mai nanata aniyarta na tabbatar da gaskiya da riƙon amana a bangaren gudanar da aiyukan gwamnati.
Amnesty International Ta Bukaci Tura Rundunar Kare Fararen Hula Zuwa Sudan
Nura Mudi Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Kasa da Kasa Amnesty International ta yi kira ga Majalisar Ɗinkin Duniya, Tarayyar Afirka da ƙasashen duniya da su gaggauta tura rundunar kare fararen hula zuwa Sudan, tana mai gargadin cewa yaƙin da ya shafe shekaru uku ana yi a ƙasar ya rikide zuwa ɗaya daga cikin mafi munin bala'o'in jin ƙai a duniya.
Tinubu Ya Aike da Kudirin 'Yan Sandan Jihohi ga Majalisar Wakilai
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike wa Majalisar Wakilai kudirin dokar gyaran Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na shekarar 1999, domin samar da tubalin doka na kafa rundunar 'yan sandan jihohi a faɗin ƙasa.
Atiku Ya Bukaci A Dakatar Da Gbajabiamila
Tsohon Mataimakin shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya buƙaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da shugaban Ma'aikatansa, Femi Gbajabiamila, domin bai wa bincike mai zaman kansa damar gudana kan zarge-zargen cin hanci da ake yi masa.
An Nemi Aiwatar Da Sabon Albashin Sojoji
Tsofaffin sojojin Najeriya sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta fara aiwatar da mafi ƙarancin albashin naira dubu 250 da aka amince da shi ga jami'an sojin da ke aiki.
Gwamnatin Tarayya ta Dakatar da Karin Kudin Rajistar WAEC da NECO
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin karin kudin rajistar jarabawar West African Senior School Certificate Examination (WASSCE) da ta National Examinations Council (NECO) na shekarar 2027, bayan korafe-korafe da kiraye-kirayen da jama'a suka yi na a sake duba matakin.
Tinubu: Buhari ya Samu Amincewar Jama'a ne Saboda Gaskiya da Rikon Amana
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, yayin cika shekara guda da rasuwarsa, yana mai cewa sauyinsa daga shugaban mulkin soja zuwa jagoran dimokuradiyya ya sanya ya zama mutum na musamman a tarihin siyasar Najeriya.
'Yansanda Sun Tabbatar da Garkuwa da Wata Gawa a Kogi
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kogi ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace gawar wani mamaci.
'Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta A Oyo
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban Makarantar Firamare ta Nomadic da ke Igbojaye, Budo a ƙaramar hukumar Itesiwaju ta Jihar Oyo, Kolawale Mathew Owoade, mai shekaru 60.
Yan Sandan Kano Cafke Wani Mutum Kan Zargin Satar Mota
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta kama tare da bayyana wani mutum mai shekaru 51, Mahe Ibrahim, mazaunin unguwar Rijiyar Zaki, bisa zargin satar ababen hawa.
Tsohon Shugaban Kasa Buhari ya Cika Shekara 1 da Rasuwa
A yau ne aka cika shekara daya da rasuwar tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a birnin London na kasar Birtaniya a ranar 13 ga Yulin 2025 yana da shekaru 82 a duniya bayan ya shafe lokaci yana fama da rashin lafiya.
Iyayen Daliban Oriire sun Bayyana Shakku Kan Komawar Yayan su Makaranta
Wasu iyaye da 'yan uwan daliban da aka kubutar bayan shafe kwanaki 56 a hannun masu garkuwa da mutane sun bayyana cewa har yanzu ba su da niyyar mayar da 'ya'yansu makarantun da aka sace su a Karamar Hukumar Oriire ta Jihar Oyo.
Takaddama ta Sake Barkewa akan Takarar Musulmi da Musulmi
Shawarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na cigaba da rike Mataimakin Shugaban Kasa, Sanata Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 ta sake tayar da muhawara kan tikitin Musulmi da Musulmi na jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
An Samu Shugabanni Biyu a Hukumar Raya Yankunan Kan Iyaka ta Kasa
An fara fuskantar rikicin shugabanci a Hukumar Raya Yankunan Kan Iyaka ta Kasa (Border Communities Development Agency – BCDA), bayan Dakta Dakorinama Alabo George ya cigaba da zama a matsayin Babban Sakataren Zartarwa na hukumar duk da sanarwar da Fadar Shugaban Kasa ta yi na maye gurbinsa da tsohon dan Majalisar Wakilai, Abdulrazak Sa'ad Namdas.
An Kama Wani Magidanci Bisa Zargin Halaka Matar sa akan Abinci
'Yan sanda a Jihar Nasarawa sun kama wani mutum mai suna Musbawu Amodu mai shekaru 30 bisa zargin dukan matarsa har ta mutu bayan wata takaddama da ta shafi abinci.
Gwamnatin Kano Ta Yi Watsi da Kididdiga Kan Yawan Jama'a, Masana'antu da Masallatai
Hukumar Kididdiga ta Jihar Kano (KSBS) ta yi watsi da wani rahoto da ke dauke da alkaluma kan yawan al'ummar jihar da masana'antu da masallatai da coci-coci da kuma adadin yara kanana marasa iyaye da ake zargin suna yawo a kan titunan Kano.
Barau Ya Goyi Bayan Kafa 'Yan Sandan Jiha
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bayyana cewa ƙudirin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na kafa 'yan sandan jihohi wani babban mataki ne na magance matsalar rashin tsaro.
Amurka: Jiragen Ruwa na Cigaba da Kai-kawo a Hormuz
Rundunar sojin Amurka ta ce zirga-zirgar jiragen ruwa na cigaba da gudana a mashigar ruwan Hormuz, duk da ikirarin da Iran ta yi na cewa ta rufe mashigar sakamakon sabon rikicin da ya sake barkewa a Gabas ta Tsakiya.
Kasurgumin 'Dan Ta'adda Kachalla Ya Mutu a Hannun Sojojin Najeriya
Dakarun tsaron hadaka da ke taimakawa jami'an tsaro wajen yaki da 'yan ta'adda da masu garkuwa da mutane a Arewa maso Yamma sun kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga, Kachalla Sani Yellow, wanda ake zargi da jagorantar hare-hare, satar shanu, garkuwa da mutane da kuma cin zarafin mata a jihar Zamfara.
Atiku Ya Kalubalanci Ƙarin Kuɗin Jarabawa
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya soki shirin sanya kuɗin naira 50,000 ga ɗaliban da za su rubuta jarabawar WAEC da NECO daga shekarar 2027.
APC Ta Lashe Zaɓen Ƙananan Hukumomin Edo
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Edo ta ayyana 'yan takarar Jam'iyyar APC a matsayin waɗanda suka lashe dukkan kujeru 18 na shugabannin ƙananan hukumomi da kujeru 192 na kansiloli a zaɓen ƙananan hukumomin da aka gudanar ranar Asabar.
Iran ta Rufe Hormuz Bayan Rikici ya Sake Ta'azzara Tsakanin ta da Amurka
An sake rufe mashigar ruwa ta Hormuz, wacce ke zama muhimmiyar hanyar jigilar danyen mai da kayayyakin man fetur zuwa Turai, Asiya da sauran sassan duniya, sakamakon sabon rikicin da ya barke tsakanin Amurka da Iran.
SERAP ta Gurfanar da INEC kan Zargin Gwamnonin APC na Karkatar da N800 Biliyan
Kungiyar SERAP mai fafutukar kare hakkokin tattalin arziki da tabbatar da gaskiya da rikon amana ta shigar da kara a kan Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), bisa zargin cewa ta gaza binciken zarge-zargen da ke cewa gwamnonin da aka zaba a karkashin jam'iyyar APC sun karkatar da naira biliyan 800 daga kudaden Asusun Tarayya (FAAC) domin harkokin siyasa da yakin neman zabe.
INEC ta Dage Wa'adin Gabatar da Sunayen 'Yan Takara
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta tsawaita wa’adin da ta bai wa jam’iyyun siyasa na gabatar da sunayen ‘yan takarkarin su na zaben 2027 da karin kwanaki uku.
Tafiya Mai Hadari: Halin da Mata Masu Juna Biyu Ke Ciki a Kauyen Mai Unguwa
Kamata yayi nakuda ta kasance wata muhimmiyar tafiya ta kawo rai duniya, sai dai ga mata masu juna biyu da dama a kauyen Mai Unguwa da ke karamar hukumar Dambatta a Jihar Kano, tana farawa ne da neman adaidaita sahu cikin gaggawa domin tafiya zuwa babban Asibitin Dambatta, duk da irin hadarin da ke tattare da tafiyar.
A yi Bincike Kan Zargin Cin Zarafin Dalibar Jami'ar MAUN - CAJA
Cibiyar Wayar da Kai da Tabbatar da Adalci ta Centre for Awareness on Justice and Accountability (CAJA) ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan zargin yunkurin cin zarafin wata daliba da ake yi wa wani malami a Maryam Abacha American University (MAUN) da ke Kano.
Kotu ta Aike da Tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikta Gidan Gyaran Hali
Babbar Kotun Birnin Tarayya da ke Maitama ta bayar da umarnin tsare tsohon Shugaban Kotun Da'ar ma'aikata ta Kasa, Danladi Umar, a gidan gyaran hali na Kuje bayan gurfanar da shi kan zargin cin hanci da rashawa.
Kada Wani Abu Ya Samu Obi, El-Rufai - Atiku
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce kare rayuka da haƙƙin 'yan adawa na daga cikin manyan alamomin dimokuradiyya, yana mai gargadin cewa kada a bari wani abu ya samu Peter Obi.
Masu Daukar Albashin N60,000 a Najeriya Sun fi Wasu Mazauna Turai Jin Dadi - Bwala
Mai Bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu Shawara Kan Harkokin Sadarwa da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce 'yan Najeriya da dama da suka koma ƙasar Birtaniya domin neman ingantacciyar rayuwa na fuskantar ƙalubale masu yawa, inda wasu ke yin ayyukan da ba su dace da iliminsu ba.
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dasa Bishiyoyi Domin Yaƙar Sauyin Yanayi
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirinta na dasa bishiyoyi miliyan 20 a shekarar 2026 domin yaƙi da hamada, ambaliyar ruwa da kuma sauyin yanayi.
Shekaru 20 Cikin Barazana — Mazauna Dorayi Sun Koka akan Ambaliyar Ruwa
Rahoto: Nura Haruna Mudi Al'ummar bayan gidan Sarkin Dutse yamma da ke Dorayi Karama a karamar hukumar Gwale ta Jihar Kano sun yi kira ga Gwamnatin Jihar Kano da dukkan hukumomin da abin ya shafa da su kai musu dauki, suna masu gargadin cewa dubban mazauna yankin na ci gaba da rayuwa cikin barazanar rasa rayuka da dukiyoyinsu sakamakon matsalar ambaliyar ruwa da ta ki ci ta ki cinyewa tsawon sama da shekaru ashirin.
Gwamnatin Kano ta Hukunta Wasu Ma'aikatan Lafiya Yayin Ziyarar Bazata Wasu Asibitoci
Babban Daraktan Hukumar Kula da Lafiya a Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB), Farfesa Salisu Ahmad Ibrahim, ya ɗauki matakin ladabtarwa kan wasu jami'an lafiya da aka samu da laifin rashin zuwa bakin aiki, tare da yabawa wasu ma'aikata da suka nuna ƙwazo yayin wata ziyarar ba-zata da ya kai wasu cibiyoyin kiwon lafiya a ƙananan hukumomin Gezawa da Kumbotso.
Naja'atu ta Zargi Tinubu da Siyasantar da Binciken El-Rufai
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya, Naja'atu Bala Muhammad ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da take hakkin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ta hanyar amfani da shari'a.
Masar ta Bukaci FIFA ta Dau Mataki akan Alkalan Wasan ta da Argentina
Hukumar Kwallon Kafar Masar ta bukaci FIFA ta gudanar da bincike kan alkalan da suka jagoranci wasan da Argentina ta doke Masar da ci 3-2 a zagayen 'yan 16 na gasar cin Kofin Duniya.
Kotu ta Hukunta Bankuna, Gidajen Mai Kan Take Dokokin Muhalli
Kotun Tafi-da-Gidanka ta REMASAB Ta Hukunta Total Energies, MRS, A.A. Rano da Sauran Masu Laifin Keta Dokokin Tsaftar Muhalli.
Hukumar Bogi: Tinubu Ya Umarci ICPC Ta Gudanar da Binciken Gaggawa
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa Mai Zaman Kanta (ICPC) da ta gudanar da cikakken bincike kan hukumar nan bawa shugaban kasa shawara kan al'amuran kasashen waje (PFIPC), wadda ake zargin ta bogi ce kuma tana amfani da sunan Fadar Shugaban Ƙasa ba tare da sahalewa ba.
ICPC Ta Kama Likitan El-Rufai Kan Zargin Take Umarnin Kotu
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa Mai Zaman Kanta (ICPC) ta sanar da kama Farfesa Bello Abubakar, likitan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, bisa zargin bayar da bayanan ƙarya bayan wata ziyarar duba lafiya da kotu ta amince a yi wa tsohon gwamnan yayin da yake tsare a hannun hukumar.
Da Dumi-Dumi: Sanarwar Infantino Kan Dakatarwar da Aka Yiwa Dan wasan Amurka
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya, Giani Infantino ya magantu akan zargin da ake yi na cewa shugaban kasar Amurka Donald Trump, ya taka rawa akan dakatar da jan katin da aka yiwa dan wasan kasar Amurka, Folarin Balogun.
Gwamnatin Tarayya ta Bukaci 'Yan Jarida su Daina Yada Aiyukan 'Yan Ta'adda
Gwamnatin Tarayya ta bukaci 'yan jarida da masu tasiri a kafafen sada zumunta da su hana 'yan bindiga da 'yan ta'adda samun farfagandar da suke nema, tana mai cewa aikin jarida mai ɗa'a da ƙwarewa na da matuƙar muhimmanci wajen ƙarfafa haɗin kan ƙasa da kuma yaƙi da tsattsauran ra'ayi.
Gwamnatin Kano ta Fara Sabunta Taswirar Kano a Karon Farko Bayan Shekaru 30
Gwamnatin Jihar Kano ta fara aikin sake sabunta tsarin birnin Kano wanda ya shafe fiye da shekaru 30 ba tare da an yi masa cikakkiyar bibiya ba, tare da rufe gine-gine sama da 200 da aka gina ba bisa ka'ida ba cikin wata guda.
An Bukaci Bincike Kan Zargin Mutuwar Wani Mutum a Hannun EFCC
An samu tashin hankali a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano bayan rasuwar wani mutum da iyalansa ke zargin ya mutu ne yayin da yake tsare a hannun Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta'annati (EFCC), sakamakon wata takaddama kan mallakar fili.
ADC Ta Rushe Kwamitin Zartarwar ta a Kano
Jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) ta ƙasa ta rushe Kwamitin Zartarwa na jam'iyyar a Jihar Kano tare da ƙaddamar da Kwamitin Riƙon Ƙwarya da zai tafiyar da harkokin jam'iyyar har zuwa lokacin da za a gudanar da sabbin zaɓukan cikin gida.
Guda Cikin Yan Najeriya Hudu na Fama da Larurar Kwakwalwa - Kiyawa
Shin ka san cewa ana kiyasin ɗaya cikin kowane mutum huɗu a Najeriya na rayuwa da wata matsalar lafiyar ƙwaƙwalwa?
Ruwan Sama Ya Lalalata Gidaje Sama da 200 a Dutse
Sama da gidaje 200 ne suka fadi bayan ruwan da aka yi kamar da bakin kwarya, hadi da iska mai karfi a Dutse, babban birnin jihar Jigawa ranar Asabar din da ta gabata.
Kotun daukaka kara ta bada umarnin a sake yiwa AA Zaura sabon La-le a Shari'ar zargin damfara
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Anyi garkuwa da 'yan mata na kwalejin lafiya ta Zamfara
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Wasu hare-haren 'yan bindiga sunyi ajalin mutane da dama a jihar Fulato
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Osinbajo ya sanar da kudirinsa na tsayawa takarar neman shugabancin Najerita-2023
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Maharan jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sake sakin Video
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Hukumar NAFDAC ta kama katan sama da 250 na gurbattun lemukan sha a Kano
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta lalata kwalaben giya a watan Ramadan
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Gwamnati ta san abun da muke bukata - maharan jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Hoton bidiyon Gwamnan Kaduna kenan wato Malam Nasiru Elrufai dake tabbatarwa da Duniya cewa.
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Taron ya gabata a yau a dakin taro na Africa House da ke gidan Gwamnatin Kano.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Dalibin Jami'ar Wudil a jihar Kano ya samar da Risho Mai amfani da Ruwa
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
'Yan sanda biyu sun mutu a hatsarin moto da tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya tsallake Rijiya da baya
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© Copyright 2026 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.