Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya amince da aiwatar da karin kashi 20 na albashin ma’aikatan jihar.
Jami’ar Bayero dake Kano ta sanar da dawowa cigaba da harkokinta na koyo da koyarwa makonni bayan da jami’ar ta tafi hutu saboda zabukan 2023.
A safiyar yau Talata 21 ga watan Maris 2023 hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ayyana Dauda Lawal Dare na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar Zamfara da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris.
Mai alfarma sarkin Musulmin Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya bukaci al’umma su fara duba sabon jin-jirin watan Ramadan daga gobe Laraba.
Zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabiru Yusuf ya sha alwashin kammala dukkan ayyukan da aka yi watsi da su a jihar ta Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta janye dokar hana fita da ta sanya a jihar da nufin kaucewa tabarbarewar doka da oda biyo bayan bayyana sakamakon zaben gwamna da na 'yan majalisar dokokin jihar.
Gwamnatin jihar Kano ta janye dokar hana fita da ta sanya a jihar da nufin kaucewa tabarbarewar doka da oda biyo bayan bayyana sakamakon zaben gwamna da na 'yan majalisar dokokin jihar.
Gwamna Bala Muhammad na jam’iyyar PDP ya sake lashe zaɓen gwamnan jihar Bauchi na 2023
An ayyana dan takarar NNPP, Abba Kabiru Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kano.
Mataimakin sufeton ‘yansandan kasar nan mai kula da shiyya ta daya dake nan Kano, Sani Bello Dalijan, Ya ce Jami’an ‘yansanda sun yin amfani da dabaru daban daban domin dakile duk wata barazana ta tsaro da aka fuskanta a zaben shugaban kasa da aka yi.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta bukaci Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja, Data jingine hukuncin da wata babbar kotun taraiyya ta yi, inda ta umarci hukumar zaben ta kasa data baiwa wadansu mutane biyu damar yin amfani da katin zabensu na wucin gadi domin yin zabe.
Mutane hudu ne ake fargabar sun mutu a sakamakon wata arangama da aka yi tsakanin jami’an tsaro dake raka tawagar gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i da wasu ‘yan kungiyar Shi’a a yankin Bakin Ruwa dake jihar Kaduna a jiya.
Shugaban kungiyar 13x13 a Najeriya Alhaji Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara, ya gargadi jagorori da masu rike da mukamai a karkashin gwamnatin jam’iyyar APC da cewa duk wanda ya gaza yin nasarar zaben gwamna a akwatunsa kar ya sa rai da sake samun gurbi a sabuwar gwamnati.
Matakin na zuwa ne,a yayin da Kasar ta ce, ta samu nasarar shawo kan cutar Korona wadda masana kimiyya ke cewa ta samo asali daga can.
Wadansu Injinan cirar kudi na ATM dake bankin Zenith a akan Titin Tafawa Balewa dake cikin karamar Hukumar Nasarawa a nan jihar Kano,sun kama da wuta a Jiya.
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta sake jaddada matsayar cewar babu gudu ko ja da baya, kan matakin da zata dauka, na umartar ma’aikatan kasar nan su kauracewa bakin aiki, muddin gwamnatin taraiyya ta gaza kawo karshen matsalar karancin takardun kudi da Man fetir nan da kwanaki bakwai masu zuwa.
Kalaman nasa na zuwa ne a yayin da wasu daga cikin Yan majalisar ke cigaba da kamun kafa domin ganin sun dare kan shugabancin majalisun dokoki ta kasa.
Daga karshe dai babban bankin kasa ya magantu kan hukuncin da kotun koli na bada umarnin cigaba da amfani da tsohon Kudi.
Kotun koli a Najeriya ta bayar da umarnin ci gaba da amfani da tsofaffin takardun kudi na N200, N500, N1,000 har zuwa ranar 31 ga watan Disamba, 2023.
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© Copyright 2023 Steam Broadcasting and Communications Limited & Aiir