Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jamiyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso ya iso Kano tare da wasu jiga jigan mambobin jamiyyar APC dake shirin ficewa daga jamiyyar su koma jamiyyar NNPP.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano, Zubairu Hamza Massu, ya fice daga jam'iyyar APC.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa tana samun ci gaba a tattaunawar da ake yi da kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU a kokarinta na ganin an janye yajin aikin da ake ci gaba da yi a jami’o’in Najeriya.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB reshen jihar Kano, tayi kira ga ‘Daliban da sukayi rijista amma ba su rubuta jarabawar UTME ta bana ba, dasu kai korafinsu ga ofishin Hukumar dake a yankin Farawa a karamar Hukumar kombotso.
Wata Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Kano ta umarci hukumar bada tallafin shari’a kyauta ta samar da Lauya da zai cigaba da kare sheik Abduljabbar Nasiru Kabara, a cigaba da shari’ar da ake yi kan zargin sa da yin batanci ga Annabi Muhammad (S.A.W).
An kone wata ‘Daliba da ranta a kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari dake jihar Sokoto sakamakon zargin yin batanci ga Annabi.
Shugaban kasa Mohammadu Buhari ya bukaci gwamnan babban bankin kasa na CBN, Godwin Emefile da ma sauran jami'an gwamnatin sa dake da burin tsayawa takara a zabe mai zuwa da su sauka daga mukaman su ba tare da wani bata lokaci ba.
Bayan ra'de-radin da aka yi dangane da takarar tsohon shugaba Jonathan, a karshe ta tabbata cewa zai yi takara karkashin jam'iyyar APC
Adamu Garba yace ya fice daga jam'iyyar ne sakamakon gazawar ta wajen cika alkawuran da ta daukar wa al'umar kasar nan, da kuma yadda take fifita kudi akan cancanta.
Babbabr jam'iyyar adawa ta (PDP) ta zargi APC mai mulkin kasa da yin wakaci ka tashi da dukiyar kasa wajen yakin neman zabe
"Batun shirya gasar sabuwar gasar nan ta Super Cup ya mutu, kuma ba za a sake jin duriyar sa ba akalla nan da shekaru 20 masu zuwa
'yan majalisar dokokin jihar Kano na cigaba da canza sheka daga jam'iyyar APC zuwa NNPP
An tasa keyar wani matashi zuwa gidan kaso bisa zargin sa da satar sili a nan Kano
Yajin aikin gargadi na kwanaki biyu da ma'akatan sufurin jiragen sama na kasa suka fara yi ya zo karshe, bayan rokon da suka ce wasu 'yan Najeriya masu kishin kasa sun yi musu
Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin babbar kotun tarayya akan sashen dokar zabe ta kasa na shekarar 2022
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Idan za’a iya tunawa dai a watan Ramadan na bara ne...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
Muna Adduar Allah ya takaita dakuma samun lafiya ga dukkanin wadanda suke dauke da ita dama sauran cututtuka.
Ana Sauraren Jawaban Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kai tsaye. Wanda yake jawabai kan Annobar Cutar
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a dazu kenan yayin zantawa da ministan Lafiya da kuma shugaban Hukumar yaki da cututtuka ta NCDC a fadar mulkin kasa ta Villa.
Wasu na kiran cewa ya kamata a kawo karin dakunan binciken zuwa Arewa Maso Yamma da Arewa Maso Gabas.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, yayin da ya halarci taron kaddamar kwamitin dake da alhakin tattara kudade na gudun mowar yakar cutar Coronavirus.
Gwamna Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya fita duba yadda aikin rufe iyakokin Kano yake gudana
Abuja, inda ya nuna Fasahar da ta zama cikin wadanda sukayi fice a gasar
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© 2022 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.