Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Shugaban kasar ya baiyana haka ne ta cikin jawabinsa da ya gabatar a dandalin taro na Eagle Square dake Abuja babban birnin taraiyya.
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta yi Allah wadai da aikin rusau da gwamnatin jam’iyyar NNPP ke gudanarwa a jihar Kano, wanda ta baiyana amatsayin rusa tattalin arziki.
An samu bayyanar wakilai biyu dake ikirarin samun kujerar jagorantar majalisar dokoki ta 7 a jihar Nasarawa.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta amince da jerin sunayen ‘yan takara na karshe na zaben gwamna da za’a gudanar a jihohin Bayelsa da Imo da kuma Kogi a ranar 11 ga watan Nuwamba.
Mukaddashin Manajan Darakta na sabon Kamfanin Jiragen sama na Najeriya, Kaftin Dapo Olumide, yace jirgin da ya yi batan dabo dauke da tambarin jirgin Najeriya Air Airline an yi hayarsa ne daga Kamfanin Jiragen Sama na Habasha domin kaddamar da tambarin.
Majalisar Wakilai ta ayyana kaddamar da kamfanin na Nigeria Air amatsayin yaudara bayan da manyan masu ruwa da tsaki a cikin yarjejeniyar suka musanta labarin kaddamar da jirgin.
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2023 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.