Osinbajo ya sanar da kudirinsa na tsayawa takarar neman shugabancin Najerita-2023
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Anyi garkuwa da 'yan mata na kwalejin lafiya ta Zamfara
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Wasu hare-haren 'yan bindiga sunyi ajalin mutane da dama a jihar Fulato
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Maharan jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sake sakin Video
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Gwamnati ta san abun da muke bukata - maharan jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
'Yan sanda biyu sun mutu a hatsarin moto da tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya tsallake Rijiya da baya
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Amaju Pininck na fuskantar matsin lamba
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
A yi Bincike Kan Zargin Cin Zarafin Dalibar Jami'ar MAUN - CAJA
Cibiyar Wayar da Kai da Tabbatar da Adalci ta Centre for Awareness on Justice and Accountability (CAJA) ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan zargin yunkurin cin zarafin wata daliba da ake yi wa wani malami a Maryam Abacha American University (MAUN) da ke Kano.
Kotu ta Aike da Tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikta Gidan Gyaran Hali
Babbar Kotun Birnin Tarayya da ke Maitama ta bayar da umarnin tsare tsohon Shugaban Kotun Da'ar ma'aikata ta Kasa, Danladi Umar, a gidan gyaran hali na Kuje bayan gurfanar da shi kan zargin cin hanci da rashawa.
Kada Wani Abu Ya Samu Obi, El-Rufai - Atiku
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce kare rayuka da haƙƙin 'yan adawa na daga cikin manyan alamomin dimokuradiyya, yana mai gargadin cewa kada a bari wani abu ya samu Peter Obi.
Masu Daukar Albashin N60,000 a Najeriya Sun fi Wasu Mazauna Turai Jin Dadi - Bwala
Mai Bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu Shawara Kan Harkokin Sadarwa da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce 'yan Najeriya da dama da suka koma ƙasar Birtaniya domin neman ingantacciyar rayuwa na fuskantar ƙalubale masu yawa, inda wasu ke yin ayyukan da ba su dace da iliminsu ba.
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dasa Bishiyoyi Domin Yaƙar Sauyin Yanayi
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirinta na dasa bishiyoyi miliyan 20 a shekarar 2026 domin yaƙi da hamada, ambaliyar ruwa da kuma sauyin yanayi.
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta lalata kwalaben giya a watan Ramadan
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2026 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.