Osinbajo ya sanar da kudirinsa na tsayawa takarar neman shugabancin Najerita-2023
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Anyi garkuwa da 'yan mata na kwalejin lafiya ta Zamfara
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Wasu hare-haren 'yan bindiga sunyi ajalin mutane da dama a jihar Fulato
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Maharan jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sake sakin Video
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Gwamnati ta san abun da muke bukata - maharan jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
'Yan sanda biyu sun mutu a hatsarin moto da tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya tsallake Rijiya da baya
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Amaju Pininck na fuskantar matsin lamba
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
NASENI Ta Raba Makamashi Mai Tsabta a Karamar Hukumar Kabo
Tsawon shekaru, itacen girki, kara da gawayi sun kasance manyan hanyoyin da iyalai da dama ke amfani da su wajen dafa abinci a yankunan karkarar arewacin Najeriya, amma yanzu mazauna Karamar Hukumar Kabo ta Jihar Kano sun fara samun damar yin amfani da wata sabuwar hanyar girki.
Gwamnatin Kano ta Bukaci 'Yan Kasuwa su Zuba Jarin a Bangaren Tsaftar Muhalli
Gwamnatin Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Mai Girma Gwamna Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta yi kira ga masu zuba jari daga yan kasuwa da su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli.
Gwamnatin Kano Za ta Karfafa KAROTA Domin Tursasa Bin Dokokin Hanya
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna damuwarsa kan yadda direbobi da sauran masu amfani da hanya ke cigaba da karya dokokin hanya, musamman rashin bin umarnin fitilun zirga-zirga a manyan titunan jihar.
Gwamnatin Kano a Haramta Hada-Hadar Filaye a Jikin Makarantu, Asibitoci
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyar ta na kare kadarorin gwamnati tare da dawo da daidaito a harkokin filaye, inda ta sanar da kwato duk wasu filayen gwamnati da aka ware wa makarantu, asibitoci da sauran cibiyoyin gwamnati a fadin jihar.
Wata Malama a Kano ta Kaddamar da Littafin Koyo Cikin Harsuna Uku
Wata malamar makaranta kuma marubuciya a Jihar Kano, Hajara Namadi Imam, ta kaddamar da wani littafin koyo da ya haɗa Hausa da Turanci da Larabci domin inganta koyarwa da harshen uwa, ƙarfafa al'adar karatu da bunƙasa ilimi a matakin al'umma.
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta lalata kwalaben giya a watan Ramadan
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2026 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.