Osinbajo ya sanar da kudirinsa na tsayawa takarar neman shugabancin Najerita-2023
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Anyi garkuwa da 'yan mata na kwalejin lafiya ta Zamfara
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Wasu hare-haren 'yan bindiga sunyi ajalin mutane da dama a jihar Fulato
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Maharan jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sake sakin Video
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Gwamnati ta san abun da muke bukata - maharan jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
'Yan sanda biyu sun mutu a hatsarin moto da tsohon shugaban Najeriya Jonathan ya tsallake Rijiya da baya
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Amaju Pininck na fuskantar matsin lamba
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
Kotu ta Hukunta Bankuna, Gidajen Mai Kan Take Dokokin Muhalli
Kotun Tafi-da-Gidanka ta REMASAB Ta Hukunta Total Energies, MRS, A.A. Rano da Sauran Masu Laifin Keta Dokokin Tsaftar Muhalli.
Gasar Cin Kofin Duniya: Argentina Ta Sha da Kyar a Hannun Masar
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Argentina ta yi babban abin mamaki bayan ta farfado daga ci 2-0 da Masar ke yi mata, ta kuma yi nasara da ci 3-2 domin tsallakawa zuwa zagayen ukun karshe tare da cigaba da raya burin Lionel Messi, na sake lashe gasar cin kofin kwallon kafa ta Duniya.
Hukumar Bogi: Tinubu Ya Umarci ICPC Ta Gudanar da Binciken Gaggawa
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa Mai Zaman Kanta (ICPC) da ta gudanar da cikakken bincike kan hukumar nan bawa shugaban kasa shawara kan al'amuran kasashen waje (PFIPC), wadda ake zargin ta bogi ce kuma tana amfani da sunan Fadar Shugaban Ƙasa ba tare da sahalewa ba.
ICPC Ta Kama Likitan El-Rufai Kan Zargin Take Umarnin Kotu
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa Mai Zaman Kanta (ICPC) ta sanar da kama Farfesa Bello Abubakar, likitan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, bisa zargin bayar da bayanan ƙarya bayan wata ziyarar duba lafiya da kotu ta amince a yi wa tsohon gwamnan yayin da yake tsare a hannun hukumar.
Da Dumi-Dumi: Sanarwar Infantino Kan Dakatarwar da Aka Yiwa Dan wasan Amurka
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya, Giani Infantino ya magantu akan zargin da ake yi na cewa shugaban kasar Amurka Donald Trump, ya taka rawa akan dakatar da jan katin da aka yiwa dan wasan kasar Amurka, Folarin Balogun.
Hukumar Hisbah a jihar Jigawa ta lalata kwalaben giya a watan Ramadan
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2026 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.