Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
Adadin wadanda suka mutu sakamakon gobarar tankar mai a wata mahadar titi dake garin Dikko kusa da Suleja a jihar Neja ya karu zuwa 86, yayin da mutane 55 suka samu raunuka, inda suke samun kulawar gaggawa a asibiti.
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta koka kan karin farashin man fetur tsakanin naira dubu 1 da 50 zuwa Naira dubu 1 da 150 kan kowace lita da aka yi a baya-bayan nan, inda ta bayyana hakan a matsayin kololuwar rashin adalci ga talakawa.
Hukumar aikin hajji ta kasa ta sanar da kudin aikin hajjin bana, inda maniyyata aikin hajji da suka fito daga jihohin kudancin kasar nan zasu biya naira milyan 8 da dubu dari 8, a yayin da wadanda suka fito daga shiyyar Borno da Adamawa zasu biya naira milyan 8 da dubu dari 3.
A ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2020 mai Shari'a Honorable Justice Allagoa ya zartas da cewa ba a...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2025 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.