Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
Wata Kotun Majistare da ke Kano a ranar Litinin ta bayar da umarnin tsare wani mutum da ake zargi dauke da katin zabe na dindindin guda 29 a Kano.
A karon farko a tarihi hukumar tara haraji ta tarayya ta samar da kudaden shiga Naiara trilliyan 10.1 a shekarar 2022.
Hukumar yaki da cutuka masu yaduwa a kasarnan NCDC ta tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu sanadiyar cutar mashako sun haura 32 a jihar Kano.
Jami’ar Bayero dake Kano ta musanta rahotanni da ake yadawa a kafafen sada zumunta na zamani da ke bayyana karin kudin makaranta.
Kwamishinan lafiya na jihar Kano, Dr Aminu Tsanyawa ya tabbatar da bullar wata cutar Mashako mai saurin kisa a sassan jihar.
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© Copyright 2023 Steam Broadcasting and Communications Limited & Aiir