Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi jam'iyya mai mulki ta APC da yi wakaci ka tashi da dukiyar kasa wajen yakin neman zabe
Ya ce yana neman tsayawa takarar domin inganta rayuwar 'yan Najeriya...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
"Gasar Super League ta mutu, kuma ba za a sake zancen ta ba akalla nan da shekaru 20 masu zuwa".
Rashin nasarar da kungiyar Super Eagles tayi bai yi wa...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jamiyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso ya iso Kano tare da wasu jiga jigan mambobin jamiyyar APC dake shirin ficewa daga jamiyyar su koma jamiyyar NNPP.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano, Zubairu Hamza Massu, ya fice daga jam'iyyar APC.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa tana samun ci gaba a tattaunawar da ake yi da kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU a kokarinta na ganin an janye yajin aikin da ake ci gaba da yi a jami’o’in Najeriya.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB reshen jihar Kano, tayi kira ga ‘Daliban da sukayi rijista amma ba su rubuta jarabawar UTME ta bana ba, dasu kai korafinsu ga ofishin Hukumar dake a yankin Farawa a karamar Hukumar kombotso.
Wata Kotun Shari’ar Musulunci a jihar Kano ta umarci hukumar bada tallafin shari’a kyauta ta samar da Lauya da zai cigaba da kare sheik Abduljabbar Nasiru Kabara, a cigaba da shari’ar da ake yi kan zargin sa da yin batanci ga Annabi Muhammad (S.A.W).
Yace sun kama jarkokin burkutu da aka haɗa a matsayin giya.
© 2022 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.