On Air Now

Off Air

Midnight - Noon

Zababben Shugaban Najeriya Tinubu Da Kashim Shetima Sun Karbi Lambar Girmamawa Ta GCFR Da GCON

Zababben shugaban kasa, Tinubu da mataimakinsa zababben shugaban kasa, Kashim Shetima sun karbi lambar girmamawa ta GCFR da GCON.

Daga yanzu za a rika  kiran Tinubu da babban kwamandan Askarawan tarayyar Najeriya GCFR sai Shattima da ya zama  mai lambar GCON.

A yayin bikin dake gudana  a halin yanzu a babban birnin tarayya Abuja, za a mika kundin karbar mulki ga sabbin zababbun shugabannin.

Comments

Add a comment

Log in to the club or enter your details below.

A Biyo Mu a Shafukan Sada Zumunta

Today's Weather

  • Kano

    Sunny intervals

    High: 40°C | Low: 25°C