Shugaban Hukumar KAROTA, Baffa Babba Dan’agundi, Yace dokar takaita zirga-zirgar Babura masu kafa ukku daga karfe 10 na dare zuwa washewar gari, ta haifar da ‘Da mai Ido.
Shugaban kasa Muhmmad Buhari ya gana da wakilan wadanda aka yi garkuwa da su a jirgin kasan da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna, yayin wani harin da aka kai masa.
Wata Daya bayan da ‘yan bindiga suka saki Dan gidan Dattijon Arewa Farfesa Ango Abdullahi , A yanzu haka yan bindigar sun sake sace ‘Yar Sirikar Shugaban kungiyar Dattawan Arewa.
Ministan Birnin taraiyya Abuja, Malam Mohammed Bello Yace sama da naira Bilyan Biyu ce gwamnatin taraiyya ta amince a kashe domin siyen motoci da kayan aiki na jami’an hukumomin tsaro dake birnin taraiyya Abuja, domin inganta sha’anin tsaro a Abuja da kewayenta.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello Ya bada umarnin rufe daukacin Gidajen masu yawon Ta zubar dake fadin jihar.
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam Da kuma tabbatar da adalci a hukumomi da Ma’aikatun gwamnati SERAP,Tayi kira ga shugaban Kasa Muhammadu daya gaggauta janye barazanar saka takunkumi akan wasu kafofin yada Labarai biyu, kamar yadda ministan yada Labarai Lai Mohammed ya baiyana.
Gwamnatin jihar Borno ta ce ta rufe sansanonin ‘yan gudun hijira hudu tare da sake tsugunar da ‘Yan gudun Hijirar a wasu gidaje Dubu 11 data samar a wasu yankuna shida dake jihar.
Rahotanni na baiyana cewa an halaka wasu wasu sojoji yayin da Mayakan Boko Haram suka kai farmaki wani shingen binciken dakarun sojoji da ke kusa da dutsen Zuma a jihar Neja, a daren jiya.
Wani binciken sirri ya gano cewa kungiyar mayakan ISWAP dana Boko Haram na shirin kai hare-hare a wasu jihohin Arewa maso Yamma da Arewa ta Tsakiya da kuma Kudu maso Yammacin kasar nan.
Biyo bayan barazanar da ‘yan bindiga suka yi na kai hari Makarantar Koyon aikin shari’a ta kasa dake Kwali a birnin taraiyya Abuja, A yanzu haka Ma’aikatar Ilimi ta kasar bayar da umarnin rufe dukkan makarantun da ke Abuja babban birnin taraiyyar Najeriya.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce jami’an tsaro...
Hukumomi sun ce an tura ƙarin jami'an tsaro a yankin
Cikin Fasinjojin akwai wani mutum da ake kyautata zatton dan Asia ne da kuma
Ta cikin wani Video na kasa da minti 2 da suka fitar da Maraicen ranar laraba
An kuma garzaya da wasu 'yan sanda biyu da suka ji raunuka a hadarin zuwa Asibiti
© 2022 Steam Broadcasting and Communications Limited. Powered by Aiir.